src='//pl18655683.highrevenuecpmnetwork.com/77/2b/7c/772b7c59d23df19bf1c94873f30c0641.js' type='text/javascript'/> Ƴan Sanda Sun Kama Wasu Matsafa 5, Suna tono Gawarwaki Daga Kabari

Min menu

Pages

latest news

Ƴan Sanda Sun Kama Wasu Matsafa 5, Suna tono Gawarwaki Daga Kabari

 Ƴan Sanda Sun Kama Wasu Matsafa 5, Suna tono Gawarwaki Daga Kabari

👇👇👇






"Dùk wanda ya bùɗe baki ya zage ní kò ya yi mín ƙazafi Wallahi ban yafe ba, sai mun yi Shari'a a gaban Allah"

-Cewar jarumar Kannywood kuma ta hannun daman Mawaƙi Rarara Aisha Hùmairah.

Wannan dai na zuwa ne bayan da wasu fusatattun matasa masu goyon bayan Kwankwasiyya suka yi mata martani kala-kala a shafin TikTok saboda ta tallata ɗan takarar Gwamnan Kano a APC Dr. Nasiru Yusuf Gawuna.

- Freedom Radio.A cewar kakakin wadanda ake zargin sune; Oshole Fayemi mai shekaru 60, Oseni Adesanya mai shekaru 39 da Ismaila Seidu mai shekaru 30 da Oseni Oluwasegun mai shekaru 69 da Lawal Olaiya mai shekaru 50.

An kama su ne biyo bayan wani rahoto da ya jagoranci jami’in ‘yan sanda na shiyyar Odogbolu, Godwin Idehai da mutanensa zuwa wurin su, maboya jim kadan kafin su fara girbin sassan jikin mutane a garin Ososa.

Oyeyemi ya ce wadanda ake zargin sun amsa cewa suna cikin harkar tono gawarwaki daga kaburbura.

Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta kama wasu mutane biyar da ake zargi da hannu wajen tono gawarwaki daga kaburbura da kuma cire sassan jikinsu domin gudanar da ibada a jihar Ogun.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Ogun, Abimbola Oyeyemi a ranar Lahadi ya bayyana cewa, an kama wadanda ake zargin ne a ranar Asabar, 11 ga watan Maris, 2023

Comments